Jeddah (IQNA) Kungiyar kasashen musulmi, Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa sun yi maraba da matakin da hukumar kare hakkin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta dauka na amincewa da kudurin majalisar na yin Allah wadai da wulakanta litattafai masu tsarki da kuma rashin yarda da addini.
Lambar Labari: 3489467 Ranar Watsawa : 2023/07/14
Tehran (IQNA) Babban Masallacin Al-Azhar ya ba da sanarwar cewa yara 500,000 ne za su shiga reshen cibiyar hardar kur’ani ta yara ta Al-Azhar a duk fadin kasar Masar.
Lambar Labari: 3487366 Ranar Watsawa : 2022/05/31
Tehran (IQNA) Masallatan Masar sun samu karbuwa sosai daga yara kanana a darussan kur'ani mako guda bayan da suka sanar da cewa za su dawo da shirye-shiryensu na ilimi da al'adu.
Lambar Labari: 3487343 Ranar Watsawa : 2022/05/26